Duk Wanda sojoji suka Kashe Awajen mauludi sun mutu Kafirai _ Baffa hotoro
Duk Wanda sojoji suka Kashe Awajen mauludi sun mutu Kafirai _ Baffa hotoro.
Shiga Nan ππππ
matashin malamin mai Suna Baffa hotoro yayi wannan mummunan Kalmar A daidai lokacin da dayawa daga cikin Alβummar musulamai suke cike da bakin ciki da tashin
kuma A lokacin da dukkan malamai na kowanne bangaren suka cire banbancin da yake tsakaninsu suka nuna rashi goyan bayansu ga kwalliya kisan da sojin Najeriya sukayiwa musulunci
Baffa hotoro yace gwanda mutum yamutu yana luwadi ko Zina ko madigo da yamutu A wajen mauludi