Innalillahi Yan Bindiga Sun Lalata yankin Arewachin Nigeria Bisa yadda Suka Dakile komai na habakar tattalin arzikin yankin. Shiga Nan 👇👇👇 Amma dai an fara samu Nasara a Kansu Yayin da Rundunar Sojojin Nigeria Ke ta Yi Musu Ruwan Wuta a maboyar su.